A makon daya gabata ne, Ministan Tsaron Isra’ila Yoav Gallant ya sha alwashin cewar matakin ramuwar gayyar da kasarsa zata ...
Lamarin ya faru ne lokacin da wata tankar mai da ta taso daga Kano zuwa Yobe ta rasa yadda za ta yi, ta kife a kusa da ...
Kalaman manyan 'yan takarar biyu na zuwa ne yayin da Amurkawa ke shirin kada kuri'a a ranar 5 ga watan Nuwamba.
Masu ruwa da tsaki a fagen noma na kungiyar (AgTech) na taro a kasar Kenya, domin lalubo hanyar da za a bunkasa karfin noma wajen ciyar da al'ummar Afirka.
A faifan bidiyon da aka nada wanda kuma aka yada a shafukan sada zumunta, ya nuna Qassem yana zaune akan karamin tebur mai ...
Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ya kaddamar da jigilar jiragen kasan kasuwanci ta Red Line a yau. A sanarwar daya ...
An samu karin kaso 0.55 cikin 100 daga hauhawar kaso 32.15 cikin 100 da aka gani a watan Agustan daya gabace shi.
Wani rahoto da asusun na UNICEF ya fitar, ya bayyana cewa 1 daga cikin kowadanne yara mata 8 a duniya suna fuskantar hadarin ...
Ezeh ya ce "lamarin ya shafi duk tashoshin TCN a fadin kasar, saboda haka babu wadatar wuta da za'a baiwa abokan hulda." ...
Bayan nasarar da Najeriya ta samo a kan Libya a Juma’ar data gabata, an tsara cewa zasu sake karawa a birnin Benghazin Libya ...
Amurka ta shafe fiye da shekaru goma tana yakin neman bayanai da ba a bayyana ba tare da gwamnatocin kama-karya, in ji James ...